يومي الأول في الإسلام: شرح مبسط للأصول الثلاثة التي يجب على المسلم الجديد معرفتها باللغة الهوسا

 

هناك كثيرٌ من الأمور التي ينبغي للمسلم الجديد أن يتعلمها عن الإسلام، وأهمها أجوبة الأسئلة الثلاثة التي سيُسأل عنها كل من يموت: مَن ربُّك؟ ما دينك؟ مَن نبيُّك؟ وهذا الكُتَيِّب اللطيف يعرض أجوبة هذه الأسئلة بأسلوب ميسَّر جذَّاب؛ ليكون هاديًا للمسلم الجديد في رحلته المباركة نحو مرضاة الله والجنة.

 

RANATA TA FARKO A MUSULUNCIWani sharhi ne mai sauqi ga tushe uku waxanda yake wajaba ga sabon shiga Musulunci ya sansuWanda

 

WASU TUSHEN DA BABU MAKAWA SAI

AN SANSU:

Idan kashiga Addinin Musulunci to lallai cewa akwai wasu al’amuran da yake wajaba akanka ka nemi sanin su, da kuma sanin su, daga wannan akwai sanin amsar tambayoyi uku muhimmai waɗanda za’a tambayi kowane mutum akansu bayan mutuwa, waɗanda suke iyakance makomar sa ta dindindin, ko ةdai zuwa Aljanna ko kuma zuwa wuta, sune:

- Waye Ubangijin ka

- Menene Addinin ka

- Waye Annabin ka

اقرأ الكتاب بلغة أخرى